Skip to main content

ANCUCI HIJJABI

*ANCUCI🤦🏼‍♀HIJJABI*

*TRUE    LIFE    STORY*




✏Written by
*fayeeeeeex  m usman*



💦💦 *Talented writers forum*  💦💦

*had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu*

_domin samun littattafan mu shiga....

_To get access to talented novels check_

http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/

_pg1⃣9⃣_

_tare sukayi duk aekin gidan da Hassina yacce Hassina ta yaba da kyan Hassina,itama haka take jinjina kyau irin na Khadijat hakan yasa duk bayan wani loqaci take satar kallon Khadijat,duk da Khadijat a qauye take kuma macace ma'abociya HIJJABI amma hakan bai hana fitowar kyanta ba,gabad'aya Ummi atakure take agidan dan Ammi ko inda take bata kallo bare kuma Khadijat,Mom duk tana lura da barazanar da yarinyar ke fuskanta saboda sam Ummi battada wata nutsuwa agidan...loqacin da Abba yasanar da Ammi maganar dasukayi da Daddy bata amannaba,dan ita sotai akaita Bodin dan a tunaninsu anannai zataji wuya idan yazo da_ _nasarama asamu tai hankali,haka suka zauna dan daman one week zasuyi..._

_6angaran Hydar kuwa bayan ya kammala waya da Alhaji Isma'il abokin kasuwan cinshi,zamayai da 6as agefan makeken gadonshi yana mamakin yacce zai tafi Abuja har yai,four months,badun komaiba saidun Business d'insa,ajiyar zuciya mai qarfi yai tare da d'aukar waya ya kira Daddynsa,kasan cewar Alhaji Yusuf mutumne mai sanyi loqacin da akai masa abune yake hawa sama amma daga zarar lamarin yawuce shikenan,kira biyu yai masa ana uka ya d'aga,fad'amai yacce sukayi da Alhaji isma'il yai kuma jibinnan zaitafi,ya umarceshi da tafiya tare da mai fatan alkairi acikin harkarsa,Hydar babban d'an kasuwane kamar yacce mahaifinshi mayake babban d'an kasuwa,ya shahara sosai wajan odar kaya masu kyau da cowlity,_
_Hydar mutumne mai wuyar sha'ani domin bakowa ake iya zama dashiba sai wanda yasan halin kayanshi,wanda idan bakasanshiba za kai tamai ihune damai girman kai,jin an qwanqwasa qofarshine yasashi miqewa daga kishin gid'ar da yayi yazauna da sauri,tare da fad'in,"yes.yana kallon qofar dan ganin wanda zai 6ullo,Hajjo ce d'auke da babban tray wanda ko shakka babu abinci ne aciki,d'auke da sallama ta qarasa shigowa d'akin,tsaki mai sauti Hydar ya buga tare da kauda kanshi,had'e rai sosai yai baima nuna yasan tayi sallamaba balle tasa rai da zai amsamata,jiki asa6ule Hajjo ta ajemai tray d'in agefan gadonsa duk datasan baci zaiba tare dacewa,"ranka ya dad'e abinci na kawoma..."angode.yafad'a adaqile,ficewar tatayi dan tasan halinshi dane takejin haushin_ _abin da yake mata amma yanzu har tasaba,tana ficewa yaqara buga wani tsakin,kallon abincin data kawomai yayi yana cewa,"mtssss wannan matar bata da hankali nufinta zanci abincin y'ar aekine kan mom d'ina batanan.miqewa yai azuciyarshi kuma yace,"kalli wani baqin jahilci komaye na'aje abinci akan gado?.yafad'a tare da d'auke tiran ya ajeshi akan drower gefan gado ya koma ya kwanta_ .

_ga bad'ayansu a tsakar gida suke dan sun baza ta barmu ana ta wasa da dry,dan tunda sukazo sai yanzu suka samu damaryin fira,basuyi auneba suka jiyo muyar Malam rabi'u yana doka sallama,aqofar gida dasauri Abba yafita yana amsa sallamar,hannu ya miqamai dansuyi musabaha,"kaga malam Ibrahim ba wannan bane ya kawoni zuwa nai kabani kud'ina.cike da mamaki Abba yace,"kud'i kuma Malam Rabi'u da sassafannan gari ko gama wayewa bayiba ae kabari mugama gaisawa..."to banga damaba kuma kud'in ae nawane ina da ikon zuwa ako wanne loqaci na kar6a haqqina..."hakane Malam rabi'u nima bance bahaka ba amma dan allah mai yai zafi_ _hk d'an uwa..."kaga Bawan allah idan zakaban kud'ina kaban kud'ina idan kuma ka handa mene sai kamin bayani...daganan Abba baiqara ce dashi komaiba ya juya cikin gida dan d'akko mai kud'insa,daman su Ammi ma duk sunji abinda yafaru,kafinma ya qarasa shigowa ta miqe ta nufi d'aki dan d'akko ajiyar da mijinta ya bata,sai dai baneman da bataiwa kud'inba kud'i sukace,"d'aukemu inda kika ajemu dan ubanki.jin shirun yayi yawane yasa Abba shigowa baki na rawa tasanar dashi abin dake faruwa aeko gabad'ayansu kamar zasu haukace sabo da naiman kud'in amma babusu babu dalilinsu kamarin kamar almara,shiko Alhaji rabi'u jin_ _da yayai shirune yasa ya haubanbamin bala'i,waishi alhj Ibrahim zai maida d'an isaka ya shanyashi aeko yau za'ayita ta_ qare...

*to masu karatu anan zandasa aya sai munhad'a*






_kubiyoni_




✍🏼✍🏼✍🏼 *Fayeeeeeex m  usman*

Comments

Popular posts from this blog

ANCUCI HIJJABI BY FAYEEEEEEX M USMAN

ANCUCI🤦🏼‍♀HIJJABI _*TRUE*    *LIFE*   *STORY*_ ✏ _Writen by_ *fayeeeeex m usman* 💦💦 *Talented writers forum*  💦💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga.... _To get access to talented novels check_ http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/ 💚💙❤✨             💃🏼💃🏼💃🏼✨ 🍭🍡🥂✨ 💙💚❤ *zuri'a d'aya soyayyama guda d'ay~a karda kutam bay~a rabu da* _jun~abana mun~e wannanba❤y'an uwan jun~a soyayy_ *a had'uwar jin~i soyayyar zuciya ba ayimata magani💙wannan pg d'in nakune ku kad'ai my* _lovely family bani da kamarku har abada kuneni inbaku ni bakomai bace soyayyata agareku d'orarriyace tarihina daku_ *dauwamammeni bazaku ta6a i...

NADAMAR SOYAYYA

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 *BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM note dat wannan labarin ya faru ne da gaske ba kirkirarsa nayi ba , Allah yasa muyi aiki da darusan dake ciki musamman 'yan matan yanxu kuma wannan shine labari na farko da na rubuta based on true life story Allah ya bani ikon gamawa lafiya ameen* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *Baiwar Allah*: _Salam sister Reefat ya kike ya fama da jama'a_ *Reefat* _lafiya Alhamdllh sis ya kike_ *Baiwar Allah* _lafiya sai godiya, don Allah tarihin rayuwata nake son na baki Ki rubuta_ *Reefat* _OK ba damuwa Allah yasa mu dace_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai amma don Allah Ki boye sunana da sunan garin mu , ina son labarina ya zamto darasi ga sauran al'umma_ *Reefat* _ba komai insha Allah, Allah ya shige mana gaba_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai da karamci_ *Kada...

Nadamar soyayya

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 💦 *Talented writers forum*  💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga...👇🏻👇🏻👇🏻 _To get access to talented novels check_👇🏻👇🏻👇🏻 http://talentedwrittersnovel.blogspot.com _dedicated to *Zaleefah S Nalado*_my kwalliyas😘😘 *5&6* Da gudu khairat ta shiga dakin har sai da tasa ummi ta tsorata tayi tunanin ko wani abun ne ya faru.. "Khairat lafiya kike gudu haka?" Ummi tace cike da fargaba. "Bakomai wallahi ummi sai alkhairi" khairat ta ba ummi amsa cikin fara'a. "Toh alhamdulillahi wlh har hankalina ya tashi na dauka wani abun ne ya faru kike irin wannan gudun haka kuma wai kha...