Skip to main content

Zallar yaudara

💦 *Talented writers forum* 💦

*had'in kanmu abin alfahainmu🤝k'ungiya da'aya tamkar da dubu*

_domin samun littattafan mu shiga....

_To get access to talented novels check_

http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/

👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼

💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐💐
💐💐💐💐
💐💐💐
💐💐
💐

*ZALLAR YAUDARA*

💐
💐💐
💐💐💐
💐💐💐💐
💐💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐

*Based on true life's story*

*Dedicated to Habiba Idrees (hubbey) wolla har ga Allah nima ina kaunarki sosae, Allah ya bar zumunci dear*

Story & Written
          By
Pherteenjeey✍🏻

61⚡65

Rannan Abdallah yace da nihla yanaso yazo gidansu gaida Abba,  amsa masa kawai tayi amma tarasa yadda zatayi ta fadawa Ummi ta fadawa Abba.

Haka ta yini cikin jimami, dakyar dai ta fadawa Nusy, da yamma kuma Nusy ta samu Ummi a daki da maganar.

Atake Ummi ta amince, da daddare kuma ta fadawa Abba.

Washe gari kuwa nihla Saboda kunya kasa hada ido da Ummi tayi, da kyar dai ummi ta janyota jikinta tace "haba diyar albarka yau Ummin ki kikejin kunya? Saukar da fuskar ta tayi kasa sannan ta Rufe ido.

"wlhy Ummi ba kunyar ki nikeji ba, "menene"? "babu komai ummi.

"Tohm shknn diyar arziki, da karfe nawa zaizo?  "bayan magrib yace.

"Toh Allah ya kaimu"

"Tashi kije ku shiga kitchen da babbar yaya, naga time yana kurewa, "tohm shknn Ummin mu.

Bayan magrib kuwa Abdallah ya sauka a gidansu Nusy, dakin baki aka kaisa saida aka dire masa kayan motsa baki sai da yaci abinci ya koshi sannan ya shiga cikin gida.

A parlou akayi masa masauki, bayan wasu lokuta Abba da ummi suka shigo parloun, dauke da junior yanata dariya.

Gaisawa sukayi cikin Fara'a sannan Ummi ta basu waje, Abba ne yace dashi "inason nasan cikakken asalin waye Kai, "Tohm shknn Abba" fada masa cikakkan waye shi yayi sannan yace yana zaune a zooroad da iyayensa.

Yayyansa biu mata Aisha da Fatima, sai kannansa biyar karimatu, muhd, Husna Amina da lil baffa.

"Masha Allah hkn yayi malam Abdallah, sannan Abba ya tashi ya shige cikin daki.

After 3min nihla ta fito, fita sukayi har waje ta rakashi sannan ta dawo cikin gida.

Haka nihla ta kasance cikin farinciki ranar.

*Bayan 2yrs*

Wasu kyawawan gals na gani suna ta tafiya, a hankali kamar bazasu taka kasaba, wani gida nagani sun nufa, zaro ido nayi nace wolla kamar nasan gidan nan, da hanxari nabi bayansu nima muka shiga gidan tare.

"Oyoyo ga babbar yaya da Aunty nihla wani yarone wanda baxaifi 3yrs  ba yana magana irinta yara, naga ya fito dg wani daki, mamakine cike a fuskata kaidai ace wadannan Nusy ne da nihla.

Ban gama tunani ba naji ance "kunje gdn su Hanan kun Kai mata ankon?  "Eh ummi munje yanxu ma yaya mujahid yace zaizo ya karbi pieces en gidansu wai zasuyi irin namu ankon, "to ai ba matsala Allah ya kawoshi, "Amin.

Suna shiga daki nihla tace "babbar yaya nan da 2month bakya gidan nan koh? "kika sani ko tare za'a hada da naki, "rufamin asiri babbar yaya nida ko kudi ba'a kawoba, Abdallah ma yaushe rabonda muyi waya, "meyasa toh bakwa waya,? Naji frnds enshi sunce wai ya tafi Karin karatu India, tohm Allah y bada sa'a Amin babbar yaya" haka suka dinga fira har bayan la'asar.

Rayuwa tanata tafiya inda yau shekarar Abdallah da tafiya daya da Rabi amma ko sau daya bai taba kiran nihla ba, kuma tashajin Labarin ance ya dawo gari, ko kuma taganshi a fexbuk, gashi wutar sanshi kullum Kara ruruwa takeyi a ranta.

A haka dai nihla ta fara cuta ba kakkautawa  inda likita ya tabbatar ta samu (hypertension) hawan jini, ummi tayi tambayar duniyar nan tace ba komai, haka kowa sai ya tambayeta amma shiru.

Bayan wasu kwanaki aka sallameta, akan cewa dole ta rage tunani, haka suka koma gida anata jinya.

Comments

Popular posts from this blog

ANCUCI HIJJABI BY FAYEEEEEEX M USMAN

ANCUCI🤦🏼‍♀HIJJABI _*TRUE*    *LIFE*   *STORY*_ ✏ _Writen by_ *fayeeeeex m usman* 💦💦 *Talented writers forum*  💦💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga.... _To get access to talented novels check_ http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/ 💚💙❤✨             💃🏼💃🏼💃🏼✨ 🍭🍡🥂✨ 💙💚❤ *zuri'a d'aya soyayyama guda d'ay~a karda kutam bay~a rabu da* _jun~abana mun~e wannanba❤y'an uwan jun~a soyayy_ *a had'uwar jin~i soyayyar zuciya ba ayimata magani💙wannan pg d'in nakune ku kad'ai my* _lovely family bani da kamarku har abada kuneni inbaku ni bakomai bace soyayyata agareku d'orarriyace tarihina daku_ *dauwamammeni bazaku ta6a i...

NADAMAR SOYAYYA

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 *BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM note dat wannan labarin ya faru ne da gaske ba kirkirarsa nayi ba , Allah yasa muyi aiki da darusan dake ciki musamman 'yan matan yanxu kuma wannan shine labari na farko da na rubuta based on true life story Allah ya bani ikon gamawa lafiya ameen* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *Baiwar Allah*: _Salam sister Reefat ya kike ya fama da jama'a_ *Reefat* _lafiya Alhamdllh sis ya kike_ *Baiwar Allah* _lafiya sai godiya, don Allah tarihin rayuwata nake son na baki Ki rubuta_ *Reefat* _OK ba damuwa Allah yasa mu dace_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai amma don Allah Ki boye sunana da sunan garin mu , ina son labarina ya zamto darasi ga sauran al'umma_ *Reefat* _ba komai insha Allah, Allah ya shige mana gaba_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai da karamci_ *Kada...

Nadamar soyayya

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 💦 *Talented writers forum*  💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga...👇🏻👇🏻👇🏻 _To get access to talented novels check_👇🏻👇🏻👇🏻 http://talentedwrittersnovel.blogspot.com _dedicated to *Zaleefah S Nalado*_my kwalliyas😘😘 *5&6* Da gudu khairat ta shiga dakin har sai da tasa ummi ta tsorata tayi tunanin ko wani abun ne ya faru.. "Khairat lafiya kike gudu haka?" Ummi tace cike da fargaba. "Bakomai wallahi ummi sai alkhairi" khairat ta ba ummi amsa cikin fara'a. "Toh alhamdulillahi wlh har hankalina ya tashi na dauka wani abun ne ya faru kike irin wannan gudun haka kuma wai kha...