Skip to main content

Hajja hadiza

💦💦 HAJJA HADIZA💦💦

🔥🔥🔥🔥🔥
A true life story with ultimate fire roaming in circles
🔥🔥🔥🔥🔥

💦Talented Writers Forum💦
        TWF

Hadin kanmu abun alfaharin mu🤝🏻

kugiya daya tamkar dubu👌🏼

http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/

Written & story by Qz

Am using this opportunity to wish u a Happy anniversary my dear Islahatee🎊🛍🎁💝Allah ya karo sosayya I wish you peace and blessings of Allah to your union ALLAH ya kara dankon kauna da zuri'a dayyibah 💃🏻💃🏻Allah yasamuku albarka zaman lafiya farinciki da fahimtar juna me daurewa Allah ya kareku daga sharrin masharranta wish u all the success in ur life ,joy and more love with Abban abla 💝💝

💦26-30

Batare daya kalle taba yace "toh nagode da kulawa kawarmu". sannan yayi musu ban kwana ya kama hanyar gida domin sun 6ata mishi show yau dinnan.

Anasu 6angaren kuwa Hajja Ghaji ta kulu iya kuluwa don kuwsa ya balain ci musu mutunci sosai da sosai,bata ma jira Hadiza ba ta tari mai adaidaita tayi tafiyarta zuwa gida,ita kuwa Hadiza juyawar da zatayi taga har me adaidaitan yayi wucewarsa,bata kawo komai aranta ba ta tari nata tawuce gida itama zuciyarta fari kal.

Yana isa ya taras da Sule har ya kwanta, ai kuwa ya dundesa da karfi har sai da shima yaji zafi a hannun nasa.

"Kai bakada hankali ne meye haka dan Allah fisa bilillahi,ai zakasamin ciwon kirji". Sule yafada yana hararansa

"Nikuma da kake neman samin ciwon zuciya fa sai ince me, yanzu saboda Allah karasa wadanda zaka bawa numberta sai wadannan kida human yaran?"

"Banganeba nifa cemin sukayi kuna da muhinmin abu dasu shiyasa ma nabasu". nan ya kwashe komai daga basu number zuwa yau da sukazo gurin sa suka kara karban numbern wai akan wanchan baya shiga.

"Tabdijam nima kuma munyi drama daga daren jiya zuwa yanzu daka ganni a gida bashiri" nan shima ya zayyana masa abunda yafaru daga jiya data kirasa zuwa yanzu da suka rabu,

Zaro ido Sule yayi yana mamaki "ashe se da suka je gurinka, lailai yarannan basuda hankali, kaima fa dan rainin wayo ne haka ka zagesu hankali kwance sukuma dake garori ne basu gane ba kai Saleh". yafada yana ta kyelkyale dariya

"A'a toh mai  zance musu wai harda fa anzo duba lafiyata ne sai kace wani kaninsu kokuma yaronsu". yafada yana tuna yanda wawiyar taketa zaro zance.

"A'a dai Sale kaga fa yarinyar tanasonka ka dai daure ka bata lokaci koda kadanne kaga irin nata jarumtar". yafada da iya gaskiyarsa,sannan ya gyara filonsa ya kwanta

"Haba abokina wannan gaular me zanyi da ita, amma dai shikenan zan jaraba tunda kasa baki". yafada cikin zolaya.. kafin shima ya kwanta

6angaren Hajja Hadiza kam tana isa gida tayi wanka ta yi sallah sannan tayi shirin barci ta dauko wayarta ta fara neman layinsa, saida yayi ringing sau biyar kafin akadauka cikin muryar barci yace "Hello dan Allah nafara barci kibari gobe mayi magana nagode". be jira cewarta ba ya katse wayar. itama kuma taji dadi dahar ya dauka yamata magana kuma ai yanada uzuri bakomai goben zatakirasa

Washe gari dasafe

Tunda safe ta shirya taje gidansu Ghaji tabata hakuri don kuwa taga alama fushi tayi sosai,ai kuwa ba jimawa ta saukko suka fara hiransu dama basu iya fada da juna ko sunji haushin juna ma na dan lokaci ne,sai kusan azahar ta koma gida..

Tana isa ta lalibo wayarta ta kira numbernsa ringing biyu ya dauka ba laifi sun danyi hira har ma da cewa zai kirata anjima,hakan kuwa bakaramin dadi yayi mataba don kuwa batayi tsanmani ba sai kuma gashi yamata bazata...

Suna gama wayar sai ga kira yashigo,kallon sunan jikin numbrn yayi yagadai itance wanda beyi expecting ba yama cire rai akan zata sake kiransa don kullun yakirata baya samunta,sai da ya tsinke aka sake kira kafin ya dauka cikin jin dadi domin yasan walwalarsa da kwanciyar hankalinsa  zai dawo sosai a wannan lokacin.

"Hello manyan gari ganinku sai ancika form". yafada yana dariya

"Ahaba sai kace villa zaka shiga garda su cika form?" ta tambaya itama tana dariya

"ai ku dinne sai da register,layinka baya shiga kusan kullun sai na kira,ko yanzu ma na dauka gizo numbern naki kemin ai". yafada cikin zolaya





😍DEDICATED TO S.U❤

✨QUEEN ZAHRA✨✍

Comments

Popular posts from this blog

ANCUCI HIJJABI BY FAYEEEEEEX M USMAN

ANCUCI🤦🏼‍♀HIJJABI _*TRUE*    *LIFE*   *STORY*_ ✏ _Writen by_ *fayeeeeex m usman* 💦💦 *Talented writers forum*  💦💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga.... _To get access to talented novels check_ http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/ 💚💙❤✨             💃🏼💃🏼💃🏼✨ 🍭🍡🥂✨ 💙💚❤ *zuri'a d'aya soyayyama guda d'ay~a karda kutam bay~a rabu da* _jun~abana mun~e wannanba❤y'an uwan jun~a soyayy_ *a had'uwar jin~i soyayyar zuciya ba ayimata magani💙wannan pg d'in nakune ku kad'ai my* _lovely family bani da kamarku har abada kuneni inbaku ni bakomai bace soyayyata agareku d'orarriyace tarihina daku_ *dauwamammeni bazaku ta6a i...

NADAMAR SOYAYYA

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 *BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM note dat wannan labarin ya faru ne da gaske ba kirkirarsa nayi ba , Allah yasa muyi aiki da darusan dake ciki musamman 'yan matan yanxu kuma wannan shine labari na farko da na rubuta based on true life story Allah ya bani ikon gamawa lafiya ameen* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *Baiwar Allah*: _Salam sister Reefat ya kike ya fama da jama'a_ *Reefat* _lafiya Alhamdllh sis ya kike_ *Baiwar Allah* _lafiya sai godiya, don Allah tarihin rayuwata nake son na baki Ki rubuta_ *Reefat* _OK ba damuwa Allah yasa mu dace_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai amma don Allah Ki boye sunana da sunan garin mu , ina son labarina ya zamto darasi ga sauran al'umma_ *Reefat* _ba komai insha Allah, Allah ya shige mana gaba_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai da karamci_ *Kada...

Nadamar soyayya

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 💦 *Talented writers forum*  💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga...👇🏻👇🏻👇🏻 _To get access to talented novels check_👇🏻👇🏻👇🏻 http://talentedwrittersnovel.blogspot.com _dedicated to *Zaleefah S Nalado*_my kwalliyas😘😘 *5&6* Da gudu khairat ta shiga dakin har sai da tasa ummi ta tsorata tayi tunanin ko wani abun ne ya faru.. "Khairat lafiya kike gudu haka?" Ummi tace cike da fargaba. "Bakomai wallahi ummi sai alkhairi" khairat ta ba ummi amsa cikin fara'a. "Toh alhamdulillahi wlh har hankalina ya tashi na dauka wani abun ne ya faru kike irin wannan gudun haka kuma wai kha...