[9/29, 9:06 PM] Ma Asaa4😘: *12/8/2017*
*7:59am*
*'"ZAFIN KISHI'"*
*WRITED BY*
*husnah mb*
*EDITED BY*
*TEEMAH JALO*
*34.*
'' _Back to sleep''_
Murmushi tayi ta kwanta abunta jakanshi ya dauka ya fice abunsa.
Misalin 1:30pm Aliyu ne zaune a office yana juyi a kujera ringing din wayanshi ne ta fara ringing dauka yayi ganin me kiran nasan cikin sauri yayi picking
Yace ''hello''
Auwal ne yace abokina ya gida murmushi Aliyu yayi yace lafiya qlau wlh
"Auwal ne yace ya Amarya da uwar gida?
Aliyu ne ya kelkele da dariya yace lafiya qlau abokina
Auwal ne yace haka akeso to a gaidasu
"Zasuji Aliyu yace''
Nikam yaushe xaka dawone abokina
''Wlh cikin week din nan nakeson dawowa kam indai har nasamu na kammala abun da nakeyi.
Yakamata kam gsky kayi kokarin dawowa yana fada yana dariya
Shidai Auwal yayi mamakin yadda Aliyu yaketa kyalkyalewa da dariya domin shi a iya saninshi da Aliyu bai cika yin dariya ba yafi yawaita yin murmushi
Auwal ne yace abokina wannan irin dariyar fah kodai Amaryace tayi dadi haka, wata dariyan Aliyu ya sakeyi Sannan yace wlh abokina an barka a baya gsky abunda xan gaya maka kayi shirin yin aure wlh...
Ni ai bansan haka soyayya takeda dadi ba wlh saida na sake yin aure kwankin nan sam bana iya controlling din kaina wani nishadi da farin ciki nake jin kaina aciki, ya kara da cewa wlh ina gaya maka fah wlh an barka a baya yakamata kashigo daga ciki kai ko dayan ma ka gagara yi ballantana kayi tunanin yin ta biyu
Murmushi ya sakeyi ya kwantar da kanshi kan kujeran da yake zaune sannan yace wlh abokina aure rahama ne kai abokina duk yadda xan fada maka wlh bazaka fahimta bah kawai dai kaima Allah ya kaimu time din da xaka shiga daga ciki
Cikin dariya Auwal yace a gaskiya wlh abokina harka kwadaitamin nima nayi auren nan nadaiji abunda akeji
Dariya Aliyu yayi yace kardai kayi kokarin yi ka zauna an barka a baya
" dariya Auwal yayi sannan yayi rejecting call din.
2 o'clock Manal ta fito ta samu Khadija xaune a falo tana kallo tayi crosing leg daga mata gaisuwa tayi ta amsa tana murmushi ita kanta manal tayi mamakin ganin khadija cikin wannan yanayin dan bata saba ganinta haka ba matar da tunda taxo gidan bata taba ganin dariyarta haka kawai indai kaji dariyanta to itada kawayenta ne nanma saidai kajiwo suna ihu suna shewa
Khadija ne tacewa manal kin fito ne ta amsa da eyi wlh to muje kitchen ko dan tun dazu ma nake jiran fitowarki kitchen din khadija suka nufa......
Muje zuwa...........😉
*Whatsapp no*
08109990994
Comments
Post a Comment