Skip to main content

JIRGIN SO NA RUKAYYAT CE

✈✈✈JIRGIN SO ✈✈

🎯1~2🎯

I dedicate dis page to u halieymah ameen

 

FROM

💦💦TALENTED WRITTERS FORUM 💦💦

 
http://rukayyyatce.blogspot.com.ng/?m=1
 

©NA RUKAYYAT CE😉

 

 

WANNAN NOVEL KIRKIRARRENE BAWAI DA GASKE BANE SANNAN BAWANI TSAWO BANE DASHI KAWAI ANYI SHINE DAN NISHADAN TARWA SANNAN KUMA HAPPY INDEPENDENT NIGERIA AND NIGERIANS.

 

 

 

Cikin yanayin iska haka garin yake kadawa

 

 

 

taku daidai nake yi cikin natsuwa da ke kara bayananar da gwanintar iya tafiyata cikin kwaliya nike sosai wanda yaka ra fito da kyawuna kwaliya ce irin ta yen matan xamani wanda tun ban kai haka ba tun Ina karama ta kwarai mutane da suka sanni suka san ni din gwanace balle kuma yanzu dana zama budurwa (ai abin sai kallo)

Kyatacan guri naga yarinyan nan ta nufa wanda baxa ta wuce sha takwas ko tara ba in ds xagaye yake da motoci na  alfarma wanda a kalla zasu kai bakwai yen uwane iyaye ne da alama dan naga suna kama.

 

 

 

Shiga naga  suna yi cikin motoci suka fita bayan mai gadi Ya bude masu suka fita Ya maida.

 

 

Fillin jirgin sama na nmandi Azikwe  International Airport na Abuja

 

 

 

 

 suka nufa suka fiffito suka je suka zaune gun da alamun  nan ne jamaa yen tarba suke zama domin jiran bakinsu. Don haka gun cike yake da jumaa babu matsaka tsinke.

 

 

 

 

 

Daga idon da zanyi na hango wani saurayi wanda haduwan shi kamar wani balarabe yana cikin jeans  baki da T shirt fara mai hotan wata baturiya a gaban rigan wato madona mane yake da gilashi dan siirii mai hasken sararin samaniya

 

Saurayi nan dogo ne fari hancin shi kuwa waiii kaman pencil dan tsini gashi lips din shi karami kaman Ya shafa jan baki👄👄..

Kai masha Allah amma fa gayan nan Ya hadu 💜

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 Nan naga Ya nufi wannan family din  a dai dai  nan suma suka taso gaba dayan su  suka rungume shi one by one.

 

 

 

 

Nan Ya matsa kusa da wannan yarinyan mai kyau yace yane sister  aysha babu magana nace

 

Yaya alamin nayi missing dinka so much.

 

Nan muka rungume juna

 

 

 muka shiga mota muka ranka Ya sai sun city estate Abuja Nigeria.

 

Muka  shiga cikin estate din a gaban wani gida aka yi parking number 34.

 

 

 

Black gate wanda gidan upstairs ne gashi babba ne gidan ba kadan ba faadin haduwan gidan bata lokaci ne

 

 

 

 

 

 

 

Nan suka rigaya sai cikin gida

 

 

 

dama  an riga da an shiriya Table din cin abin ci wanda chairs din xasukai 20 nan suka nufa tunda baa kira Sallah din laa sar ba

 

 

 

 

Ya. Alamin ne dai yaje yayi alwala Ya yi Sallah sannan Ya dawo suka zauna nan kan dinning dama daya daga cikin Policy din gidan kenan ba magana in ana cin abin ci

 

Daga nan suka koma cikin tskar parlour din saboda suyi fira aiko nan parlour Ya kacemai da fira da labari 😁

 

Agurguje pls.😇

 

 

 

Yau Ya kma saturday bayan 2 weeks da  dawowan yaya alamin

 

 

 

 kyataccen wuri ne sosai da aka kaya ta shi shi fulawa 🌹🌹🌹haaraban kuma green carpet grass ne sai dan Tables da chairs da baba yasa aka sa dan huta wa ko shan tea.

Ina shiga gurin na hango yaya alaamin can nesa Ya na ba ma fulawan ruwa.

 

 

 

 

 

 

 

Chan wurin shi na nufa ina tafiya a hankali don haka lokaci mai taswo na dauka kafin in Isa wurin shi.

 

 

Sannu da aiki bro

 

 

Yaya al amin Ya juwo Ya kalle ni kafin

 Ya maida kashi ga kallon agogon hannunshi

 

Ya sake dago ido Ya kalleni

 

Yace ke kam kinyi mugun saa ace mutun komi zai yi sai ya makara

 

Komi 24hours

 

 

Na dan baya kadan sannan a hankali nace nace ni yanzu yaya alamin ko breakfast ma fa banyi ba kawai dai na fitone.

 

 

Yace ai hakan na da kyau irin ku ne jirgi ke tafiya yana bari wlh

 

 

Toh yanzu yaya alamun dama cewa nayi zanje gidan kawata ne zainabu ko zaka aje ni ne

 

Ina su musa ne

 

Ina ga basaunan dan babu kowa a gidan nan ina ga fa duk sun fita.

 

Nan Ya fita yana fadan ai dama babu wanda zai jira ki kina wannan shiririntan

 ace shi mutun kaman egg Ya fashe mai a ciki.

 

 

Ya nufa motar sa kirar 407

 

Nan nima na shiga

 

 

ina shiga ya tambaye ni anguwan su na fada mai wato unguwar gwarinpa. A new estate.

 

 

 

 

WACECE ZAINABU

 

ZAINABU KAWATA CE TARE MUKA TASHI DA ITA NA DAUKE TA KAMAR SIS DINA HKA ITAMA. ZAINABU BATA DA GIRMAN KAI KOMI NATA NOMAL SHIYASA HALIN MU YAZO DAYA DA ITA..

 

 

Wannan kenann

 

 

 

 

 

Nan muka hau hanya yaya alamin Ya dubeni

 

 

 yace wai ke kuwa kin san miye afanin lokaci kuwa yana da kyau mutun Ya dunga kiyaye lokacin shi karda ki yarda ki dunga bata lokacin ki a inda bai dace ba komi anayi yi in d right tym kinji ko??

 

 

Na dan juwo na kalle shi

 

 

 nace yaya alamin

Na gode  ayi mun hkri

 

 

 

Gaskiya kam yaya alamin yana daya daga cikin mutanan da basu Sn shirita suna kiyaye lokacin su ni nasan wannan

 

 

kuma mai yawon san istigifatri da yawan sallatin Annabin rahama(S. A. W) a kowani lokaci kuwa sannan hira bata dameshiba shi yasa wasu kece mai muskili.

 

 

 

 

 

 Tun ina yarinya ta yaya alamin ke mun nasihan lokaci gashi baya gajiya da yi mun waazi ko da duk rayuwarsa a kasar turai yayi su

 

 

Yaya alamin yaya na ne wanda babn mu daya da shi mutane da yawa suna mamaki wasu kuma suna yabon irin kulawar sa agare ni saboda aganin su ba uwarmu daya ba

 

 

 

 

 

Nikuma aganin saboda yawon takurasa gare ni gani nake harda yen uban ci yake mun

 

 

 

 

 dan kafin Ya dawo komi ina yi san raina amma daga dawon shi Ya bata mun lamarina Ya takura mun  ga shegen fada da tsada.

 

 Ga baraxanar duka da sauransu.

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

©NA RUKAYYAT CE 🖌

 

 

 

 

 

 

 

 

Comments

Popular posts from this blog

ANCUCI HIJJABI BY FAYEEEEEEX M USMAN

ANCUCI🤦🏼‍♀HIJJABI _*TRUE*    *LIFE*   *STORY*_ ✏ _Writen by_ *fayeeeeex m usman* 💦💦 *Talented writers forum*  💦💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga.... _To get access to talented novels check_ http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/ 💚💙❤✨             💃🏼💃🏼💃🏼✨ 🍭🍡🥂✨ 💙💚❤ *zuri'a d'aya soyayyama guda d'ay~a karda kutam bay~a rabu da* _jun~abana mun~e wannanba❤y'an uwan jun~a soyayy_ *a had'uwar jin~i soyayyar zuciya ba ayimata magani💙wannan pg d'in nakune ku kad'ai my* _lovely family bani da kamarku har abada kuneni inbaku ni bakomai bace soyayyata agareku d'orarriyace tarihina daku_ *dauwamammeni bazaku ta6a i...

NADAMAR SOYAYYA

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 *BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM note dat wannan labarin ya faru ne da gaske ba kirkirarsa nayi ba , Allah yasa muyi aiki da darusan dake ciki musamman 'yan matan yanxu kuma wannan shine labari na farko da na rubuta based on true life story Allah ya bani ikon gamawa lafiya ameen* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *Baiwar Allah*: _Salam sister Reefat ya kike ya fama da jama'a_ *Reefat* _lafiya Alhamdllh sis ya kike_ *Baiwar Allah* _lafiya sai godiya, don Allah tarihin rayuwata nake son na baki Ki rubuta_ *Reefat* _OK ba damuwa Allah yasa mu dace_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai amma don Allah Ki boye sunana da sunan garin mu , ina son labarina ya zamto darasi ga sauran al'umma_ *Reefat* _ba komai insha Allah, Allah ya shige mana gaba_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai da karamci_ *Kada...

Nadamar soyayya

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 💦 *Talented writers forum*  💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga...👇🏻👇🏻👇🏻 _To get access to talented novels check_👇🏻👇🏻👇🏻 http://talentedwrittersnovel.blogspot.com _dedicated to *Zaleefah S Nalado*_my kwalliyas😘😘 *5&6* Da gudu khairat ta shiga dakin har sai da tasa ummi ta tsorata tayi tunanin ko wani abun ne ya faru.. "Khairat lafiya kike gudu haka?" Ummi tace cike da fargaba. "Bakomai wallahi ummi sai alkhairi" khairat ta ba ummi amsa cikin fara'a. "Toh alhamdulillahi wlh har hankalina ya tashi na dauka wani abun ne ya faru kike irin wannan gudun haka kuma wai kha...