Skip to main content

JIRGIN SO NA RUKAYYAT CE

 ✈✈✈JIRGIN SO ✈✈

🎯 3🎯
 

  *Na sadaukar da wannan page din ga yen group din jirgin so fans*

http://rukayyyatce.blogspot.com.ng/?m=1

💦 TALENTED WRITTERS FORUM 💦

 

©NA RUKAYYAT CE

 

 

 

........................

 

ASSALINMU

 

Gidan mu babban gida ne  sosai girman gidan mu bazai iya kwatantuwaba  akwai side din babba  da guest side  akwai gun aje motoci  da sashin matan shi Gudu hudu wanda ta hadun ta rasu tun kafin a haife mu kuma bata haihu ba yanzu sau ran uku. Side din matan shi na kusa da side din yara mata sai chan gefe na yaran shi maza. Haka side din maaikata ma daaban.

 

 

 

 

Gidan mu akwai babban fili wanda aka kwata shi da flowers .

 

Iyali ne masu yawa a gidan mu  tun da na taso ina karamata  mu kusun  hamsin ne yara maza da mata Amma kuma wani abu mu uku kawai muke anfani da sunan babban mu da gani sai yaya alamin sai kuma  mustafa kanin mu  amma duk sauran yayen rukone daga na na family sai na friends wanda babban mu ke rukone.

 

 

 

Shi baban mu babu ruwan shi ko mutane nawa ne zai iya rukonsu kuma mai daukan nauyin magana da jamaa baya gajiya da hidiman yen uwa da abokan arziki harda wanda bai Sani ba Kuma mai saukin hali shiyasa duk unguwam mu ake yabonsa ga taimakon talakawansa koda kuwa bai san suba sukan yi mamaki insungansa ance musu ga  junaidu zubairu.

 

 

Tun daga dawowan yaya alamin yasa gabadaya yaran gidan suna kar kashin kulawar mustafa shine mai hukunci in anyi laifi Yaya musa ku wa shine  yake kula da hidiman abinci gidan .

 

Sai kuwa yaya Kabiru shi ke hidima da motocin gidan duk mukullin ko wani mota na hannun yaya Kabiru

 

Yaya alamin kuwa shike kula da health din gidan  da  tsabtar gidan dan Ya kasance mai san tsabta Bangaran mata kuwa akwai yara akwai manya akwai  su nasiru khadija  rashida kulu da yara kanana. Suna karatun degree din suna  wanda ni yanzu nike final Year na a secondry school na rubuta su waec dina. Duk na kosa a aurar da su dan in zama leader a bangaran  mata.

 

Wani abu kuma game da baba shine shi auran gida yakeyi hada auran yaran sa yakeyi wanda yake rike wa

 

 

Umma itace matar baba ta farko  auran soyayya sukayi haka kuma itace ta rike yaya alamin amma mamansa itace anty  karama itace matar bba ta biyu daga ita sai mamana suna suke Kishi tsakanin mamana da anty  dan har yanzu basu daina Kishi ba.

 

 

 

Sam Sam mamana da anty basu jituwa yaya alamin ne ma ke kokarin  hada kansu.

 

Maman mu na mugun jin kunyan yaya alamin komiye dalili oho☹

 

 

 

 

 

 

 

Dan ko fada sukayi tsakan ta da anty daya mata mgana take basa hkri sbda tana mugun daraja shi.

Akwai  kyakkyawar alaka da soyaya tsakanin mamana da yaya alamin. Dan komi na ta daban yake a gurin shi ko bkin ta ne kuwa. Dan da yawa ma mutane sun dauka itace maman shi.

 

Yaya alamin Ya kasance dan gita kasan cewa shi kadai ne da namiji a wannan family din

 

Na rukayyat ce ✍

Comments

Popular posts from this blog

ANCUCI HIJJABI BY FAYEEEEEEX M USMAN

ANCUCI🤦🏼‍♀HIJJABI _*TRUE*    *LIFE*   *STORY*_ ✏ _Writen by_ *fayeeeeex m usman* 💦💦 *Talented writers forum*  💦💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga.... _To get access to talented novels check_ http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/ 💚💙❤✨             💃🏼💃🏼💃🏼✨ 🍭🍡🥂✨ 💙💚❤ *zuri'a d'aya soyayyama guda d'ay~a karda kutam bay~a rabu da* _jun~abana mun~e wannanba❤y'an uwan jun~a soyayy_ *a had'uwar jin~i soyayyar zuciya ba ayimata magani💙wannan pg d'in nakune ku kad'ai my* _lovely family bani da kamarku har abada kuneni inbaku ni bakomai bace soyayyata agareku d'orarriyace tarihina daku_ *dauwamammeni bazaku ta6a i...

NADAMAR SOYAYYA

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 *BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM note dat wannan labarin ya faru ne da gaske ba kirkirarsa nayi ba , Allah yasa muyi aiki da darusan dake ciki musamman 'yan matan yanxu kuma wannan shine labari na farko da na rubuta based on true life story Allah ya bani ikon gamawa lafiya ameen* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *Baiwar Allah*: _Salam sister Reefat ya kike ya fama da jama'a_ *Reefat* _lafiya Alhamdllh sis ya kike_ *Baiwar Allah* _lafiya sai godiya, don Allah tarihin rayuwata nake son na baki Ki rubuta_ *Reefat* _OK ba damuwa Allah yasa mu dace_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai amma don Allah Ki boye sunana da sunan garin mu , ina son labarina ya zamto darasi ga sauran al'umma_ *Reefat* _ba komai insha Allah, Allah ya shige mana gaba_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai da karamci_ *Kada...

Nadamar soyayya

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 💦 *Talented writers forum*  💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga...👇🏻👇🏻👇🏻 _To get access to talented novels check_👇🏻👇🏻👇🏻 http://talentedwrittersnovel.blogspot.com _dedicated to *Zaleefah S Nalado*_my kwalliyas😘😘 *5&6* Da gudu khairat ta shiga dakin har sai da tasa ummi ta tsorata tayi tunanin ko wani abun ne ya faru.. "Khairat lafiya kike gudu haka?" Ummi tace cike da fargaba. "Bakomai wallahi ummi sai alkhairi" khairat ta ba ummi amsa cikin fara'a. "Toh alhamdulillahi wlh har hankalina ya tashi na dauka wani abun ne ya faru kike irin wannan gudun haka kuma wai kha...