[9/29, 9:05 PM] Ma Asaa4😘: *11/8/2017*
*9:00am*
*'"ZAFIN KISHI'"*
*WRITED BY*
*husnah mb*
*EDITED BY*
*TEEMAH JALO*
*33.*
Tace yawwa kinga komai yaxo gidan sauki tunda hakane ya zamana cewa kullum in abinci zai kare ran girkinta ne karki taba yadda abinci ya kare ran girkinki kinga ta hakane zai dauketa itace me barnatar masa da abinci shiru khadija tayi sannan tace ai abunda baki sani ba shine sai Aliyu yakai kusan shekara bai sayi koda shinkafa bah dariya iklima tayi sannan tace haba kawata
kaman ba mace ba ai daukewa xakinayi in qn kawo saiki dauki yafi rabi ki boye kitayin amfaninki dashi ita dai yaxamana ita zatana kaimai complain babu kaza babu kaza, a matsayinki na mace ai dai nasan kinsan sharri kala kala da akewa kishiya yadda zata fita akan miji shiru tayi tana tunani sannan ta kwashe da dariya sannab tace wlh shys nake kara sonki wannan ai babbar shawara ce kinga ta hakane zan koreta hankali kwance suka kwashe da dariya suka tafah....
Yanzu dai kawata mexan samu dan wlh ingaya miki gari yaci wuta dariya khadija tayi sannan
tace karki damu ai kodan wannan babban salution da kika samamin dole kisha kyauta tashi tayi ta nufi bakin wadrop kudi ta dauko dubu goma ta mikawa iklima ga wannan babu yawah itako ta amashe abunta tana godiya tare da washe baki haka suka yini kas sai misalin karfe hudu na yamma iklima ta tafi.
Yau Aliyu xai koma office dan hutun daya dauka nacin amarci ya kare...
around 9 O'clock Aliyu ya gama shiryawa tsaf yayi breakfast zai fita office sallama yayiwa khadija sannan ya nufi dakin manal zaune ya tarar da ita bakin gado tana shafa mai harya iso kusa da ita batasan ma mutum ya shigo dakin
ba saida taji an karbi roban mayin sannan ta daga kai a firgice murmushi yayi mata Itama ta mayar masa
" _morning habibi_
Morning my Queen _how are am fyn tace_ tana murmushi wadda yake kara fiddo da kyawunta ' _how was ur_ night'
_So borring_ murmushi yayi yace tofah meyasa haka kuma kafini sani ai saboda babu kai manah murmushi yayi yana kokarin lakuto mayin daya karba a hannunta man ya lakuta ya murgeshi a hannunsa daga kafanta yayi ya daura kan cinyarshi a hankali ya fara shafa mata man yana kallonta
kafafun ya gama kafun ya fara shafa mata a hannuwa..
Comments
Post a Comment