Skip to main content

Hajja hadiza

💦💦 HAJJA HADIZA💦💦

🔥🔥🔥🔥🔥
A true life story with ultimate fire roaming in circles
🔥🔥🔥🔥🔥

💦Talented Writers Forum💦
        TWF

Hadin kanmu abun alfaharin mu🤝🏻

kugiya daya tamkar dubu👌🏼

http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/

Written & story by Qz

💦16-20

Bangaren saleh kuwa koda ya koma gida yafita bai dawo ba sai wajen yamma,wayarsa kuma a gidaya barta saboda yasamu chaji

Koda suka koma cikin gidan haka sukayita kiransa har suka gaji kowa ta wanke fuska duk suncika da haushi

"Toh kawata in kuma shima wajen budurwars yaje fa yakenan?" tafada tare da tsurawa Hadiza ido

"Haba Ghaji dan Allah karki 6atan rai mana,mai makon ki kwantarmin da hankali kuma ke kike kokarin dagamin gaskiya banaso kuma banji dadin hakanba".
tafada tana 6ata rai

"Yi hakuri kinji bazan sake ba amma in akwai taya zamu magance lamarin kikega? amma dan Allah ki kwantar da hankalinki ta abokin yaya Sule" tayi maganar cikin tsigar wasa don sanyaya ran kawar ta ta

"Hmmm Ghaji kenan ai kibari zan iya yin komai indai har akan handsome ne domin kuwa sonshi yayi nisa a zuciyata tayanda bana majinkira, gangar jikina shi suke muradi, ruhina kuma saida shi zai samu nutsuwa, kedai kitayani addua amma ina me tabbatar miki da cewa bazan bar kowata mace ta sameshi ba inhar nima bazan same shiba,yamma nayi tashi in rakaki gida" tafada tare da mikewa tsaye

Ghaji kuwa kallon ta takeyi tana nazarinta "watofa da iya gaskiyarta take magana zata iyayin komai lailaikam dole ta tayata da addua wannan wani irin sone?" ta fadi a ranta tare da mikewa tsaye ta dau gyalenta suka fita waje tayi wa inna saida safe kafin suka dau hanyar fita daga gidan kowa da abunda take tsakawa aranta game da wannan lamarin,nama kamar Ghaji datake hango irin matsalolin da ze auku domin akwai chakwakiya a wannan abu..

Sule kuwa sai wajen laasar ya tafi koda ya koma bai wuce gida ba ya tsaya a majalisa don adama dashi, sai wajen magariba ya shiga cikin gida alokacin shima Sake bai dade da dawowa ba, tare suka jera suka fita sallah a masallacin kofar gidansu..

Koda suka dawo gida Sale bai bi takan wayarsa ba sai bayanda sukayi sallar ishai sukaci abinci sannan ya dau wayar don hawa facebook,yana budewa yaga 30miscal 25 nawata sabuwar number biyu na Sule daya na Aisha sabuwar kawarsa ta social media sauran biyun kuma na wata kanwarsa,bai bi takan sauran ba ya fara kiran sabuwar numbern don miscal din sunyi yawa Allah dai yasa lafiya,koda yakira sau biyu ba'a dauka ba se bai sake kira ba, ya kira kanwarsa sukasha hira sannan yakira kawarsa Aisha itama suka dan labarta kafin ya sake dialing sabuwar numbern nan, kira daya aka dauko sai baiyi magana ba jin muryar mace "hello! hello!!" shine abunda take ta fadi,shidai a iya sauraronta da yayi yakasa gane muryar nata kawai sai ya kashe, yana kashewa takira har kamar bazai dauka ba sai kuma ya dauko "hello kana jina kuwa? "eh ina jinki, wake magana dan Allah kuma daga ina" sautin murmushinta yafara ji kafin tace "Hajja Hadiza ce kanwar budurwar abokinka yaya Sule ta unguwar ....". "okay nagane ya kike yasu maryama? "lafiya kalau ya aiki ai nayi ta kira dazu danaji shuru nace kila kanagun antinmu!" "eh chan naje" yafada a takaice don har ya fara gajiya da surutunta "okay shikenan dama nakira mugaisa ne kayi saving numbern dan Allah" tafada kamar zatayi kuka jin cewa yanada budurwa "toh zanyi ki gaida maryama saida safe" bai jira amsarta ba ya kashe wayarsa gaba daya,yayi wulli da wayar sannan ya kwanta..

           Itama a nata 6angaren wulli tayi da wayarta duk sa cewa bata kashe ba tayi kwanciyarta tana mai bakin cikin cewa yanada budurwa kila kog tafita kyau ko kuma ita tafi budurwar kyau, kai bazama tafita ba ai itama kyakyawace komade meye bari zuwa gobe zata je gun Ghaji susan abunyi don kuwa babu mahalukin da ya isa ya mallaki Sale itakuma bata mallaka ba kai karya ne bazai sa6u ba wai chacha a idi

😍DEDICATED TO S.U❤

✨QUEEN ZAHRA✨✍

Comments

Popular posts from this blog

ANCUCI HIJJABI BY FAYEEEEEEX M USMAN

ANCUCI🤦🏼‍♀HIJJABI _*TRUE*    *LIFE*   *STORY*_ ✏ _Writen by_ *fayeeeeex m usman* 💦💦 *Talented writers forum*  💦💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga.... _To get access to talented novels check_ http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/ 💚💙❤✨             💃🏼💃🏼💃🏼✨ 🍭🍡🥂✨ 💙💚❤ *zuri'a d'aya soyayyama guda d'ay~a karda kutam bay~a rabu da* _jun~abana mun~e wannanba❤y'an uwan jun~a soyayy_ *a had'uwar jin~i soyayyar zuciya ba ayimata magani💙wannan pg d'in nakune ku kad'ai my* _lovely family bani da kamarku har abada kuneni inbaku ni bakomai bace soyayyata agareku d'orarriyace tarihina daku_ *dauwamammeni bazaku ta6a i...

NADAMAR SOYAYYA

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 *BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM note dat wannan labarin ya faru ne da gaske ba kirkirarsa nayi ba , Allah yasa muyi aiki da darusan dake ciki musamman 'yan matan yanxu kuma wannan shine labari na farko da na rubuta based on true life story Allah ya bani ikon gamawa lafiya ameen* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *Baiwar Allah*: _Salam sister Reefat ya kike ya fama da jama'a_ *Reefat* _lafiya Alhamdllh sis ya kike_ *Baiwar Allah* _lafiya sai godiya, don Allah tarihin rayuwata nake son na baki Ki rubuta_ *Reefat* _OK ba damuwa Allah yasa mu dace_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai amma don Allah Ki boye sunana da sunan garin mu , ina son labarina ya zamto darasi ga sauran al'umma_ *Reefat* _ba komai insha Allah, Allah ya shige mana gaba_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai da karamci_ *Kada...

Nadamar soyayya

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 💦 *Talented writers forum*  💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga...👇🏻👇🏻👇🏻 _To get access to talented novels check_👇🏻👇🏻👇🏻 http://talentedwrittersnovel.blogspot.com _dedicated to *Zaleefah S Nalado*_my kwalliyas😘😘 *5&6* Da gudu khairat ta shiga dakin har sai da tasa ummi ta tsorata tayi tunanin ko wani abun ne ya faru.. "Khairat lafiya kike gudu haka?" Ummi tace cike da fargaba. "Bakomai wallahi ummi sai alkhairi" khairat ta ba ummi amsa cikin fara'a. "Toh alhamdulillahi wlh har hankalina ya tashi na dauka wani abun ne ya faru kike irin wannan gudun haka kuma wai kha...