[9/29, 9:09 PM] Ma Asaa4😘: *21/8/2017*
*1:00am*
*'"ZAFIN KISHI'"*
*WRITED BY*
*husnah mb*
*EDITED BY*
*TEEMAH JALO*
*41*.
_*wannan page din nakune k'awaye na hakika ina yabawa da irin soyayyarku agareni kuma ina alfahari kasancewa na tare daku ubangiji Allah ya barmu tare ya kara dankon zumunci (Ameen)*
*My cwt maryam Aliyu* _ina kaunarki kulawarki a gareni shi yake karamin sonki_
*Eishert* _my cute kawalli_
*Khadija* { _ina kaunarki_ har cikin raina}
_zainaf hassan_
_fatima muhd_
_Teema jalo_
_Balkisu salihu_
_Sadiya mu'azu_
_Habiba umar_ nd
*Yuccy* _my childhood_ _frnd i luv u so much nd i_ will forever luv nd cherish _u my yuccy. loads of luv_ _my beb❤_
Sayayya sukayi sosai manal ta sayi duk wani abunda tasan xata bukata faty kuma babu abunda ta saya badda kayan kwadayi sweet da chocolates daga nan bayan sun gama sukayi gida
around 10 o'clock faty da manal suna zaune a falon downstairs suna kallo khadija ne ta sauko tasha kananan kaya manal ne ta dagawa khadija gaisuwa ba yabo ba fallasa ta amsa ita ko faty ko kallon inda take ma batayi ba tacigaba da kallonta waje ta samu ta zauna tayi crosing leg manal ne ta tashi ta nufi kitchen dama girki takeyi ita dai faty satan kallon khadija takeyi a ranta tana cewa lalle har yanxu halin khadija bai canza ba mata kaman kanwar shaidain.
Tashi tayi ta nufi dakin manal dan har yanxu batason abunda xai hadata da khadija waya ta dauko ta hau dialing din number zahra hira sukayi sosai bayan ta katse wayan ta nufi daki ta kwanta...
Jellop din taliya manal tayi wanda tasha bushashen kifi bayan ta gama kula ta dauko tasawa khadija nata nasu kuma itada faty ta juyo musu a try futowa tayi ta ajiyewa khadija nata a dinning table nasu kuma ta haura dashi uppstairs table mat ta shimfida musu itada faty sannan ta nufi daki kwance ta samu faty akan gado tanashan bacci tashinta tayi tace faty zomuci abinci tashi tayi ta nufi bedroom tayi brush sannan taxo sukaci abincin Anan ne faty take tambayan manal yataga kaman basa zaman lafiya da khadija kuma bayan da mamie ta tambayeta tace mata lafiya qlau suke zaune murmushi manal tayi sannan tace ai faty koda bama shiri da manal bai kamata na fadawa mamie ba
murmushu faty tayi sannan tace wlh shys a kullum kike burgeni manal kinada hankali ga hakuri ni tunda yaya Aliyu yacemin kezai aura nasan ba karamin dace yayi ba kuma ni shawaran dazan baki duk abunda khadija ta miki kiyi hakuri duk da yanzuma nasan kinayi but ki kara akan wanda kike dashi tabbas me hakuri baxqi taba tabewa ba murmushi mana tayi sannan tace na gode kawata Allah yabarmin ke Ameen fatee tace
"dazu mukayi waya da zahra tacemin zatazo nace mata ai bana gida ina gidanki tace gobe zatazo...
Ai rabu da zahra xanyi maganinta kinsan tunda nayi aure sau 1 taxo najma tafita kirki kullum na tambayeta yaushe zatazo saitace soon yanxun ma dan taji kina nan ne shys zatazo dariya faty tayi tace sai a hankali fah haka sukaci gaba da hira dan basuda aikin yi daga hira sai kallo sai kuma in aka kira sallah su tashi suyi...
''haka suka yini suna kallo sai misalin 9:00am Suna zaune suna kallo faty ne tacewa manal nifa wlh yunwa nakeji gashi naga kaman dare yayi manal ne tace to tashi muje kitchen mana ko indomie mu dafa faty ne, ta tashi suka nufi kitchen din manal na downstairs suka nufah gas faty ta kunna sai yanxu manal ta tuno batada attaruhu da albasa yanxu ya za,ayi kenam faty ne tace taje gun khadija ta karbo musu tasan bazata rasa ba uppstairs manal ta haura dakin khadija ta kwankwasa khadija ne ta fito tana tambayan manal ko lafiya,
Lafiya qlau manal tace dama girki xamuyi kuma wlh gashi kayan miyana ya kare...
Muje zuwa.....😉
*Whatsapo no*
08109990994
Comments
Post a Comment