Skip to main content

So hallitace

💦 *Talented writers forum*  💦


*had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu*

_domin samun littattafan mu shiga....

_To get access to talented novels check_

http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/

👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼

♥♥♥♥♥♥
     🖤 *SO* 🖤
💦 _Halitta ce_💦



® *Na*✍🏿
_yar Aljannah_💅
*_________________________________\_°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°*




   

*masoya nagode da addu arku ga kakana danayi rashi Allah yasakamuku da alkhairi Allah kuma yabar qauna ngd sosai nima ina sonku*🤝💋❤💃🏼


*page dinnan sukutun nakine dalibata Sadeeya*(my one) *allah yabarni dake Allah yarayamuna hauwa.u maejidda*💋💃🏼




      *55*📝




   *A*bubakar sadiq kawu yakalla yace

"Sadiq shiga ciki gun hafsat kakarbo muna zam zam

    "Toh yace yatashi yashiga cikin gidan
Zuciyar sa namasa wani irin radadi datausayi

Bai jimaba yadawo riqeda goram zam2 har guda 2

Yamiqawa kawu Kawu yaxube su Akofi yameqawa mlm umar

Karba yayai yafara karatu cikidakwanin ta yanatofawa aruwan

Seda yadau lkc yanakaratu

Sannan yatofa Aruwan yamatsa kusada omie wacce lkcn duk tajigata


Bismillah yayi sanna yafara watsamata ruwam

  Yanawa tsamatasu tafara juye juye hancinta nafitarda hayaqi


  Ganinhaka yasa yafara shafemata kunfan bakinta yaduramata ruwam

Ai ko nan danan tayiwani irin baqin Amai wanda gabaki dayansu sungir giza daganin wannan    lamari

Daganan    kumatayi tsit

Tanafitarda nunmashi sama sama


Malam umar ne yagoge zufan daya tasomasa yayi ajiyar zuciya san nan yace


"Agaskiya alhaji bazan boyemaka ba Akwai matsala babba


Kawu yakalleshi da Alamartan baya yace
"kamarwacce iri malam

Mlm umar yace  "toh dafarko dai kaga yanda take fitarda hayaqi Ahancinta hakankuma yana nudin shaidanin Aljani ya Aureta dan nasaba ganin irin wannan lamari

Jin sunyishiru yasa yadaura dacewa "kuma irin hakan yanafaruwa tasanadiyar badasu da Akeyi dan Akan wani biyan buqata sannan matuqar ba rabata dashiba to zai iyayimata illah babba


Zancen mlm yayimatuqar dagawa sadiq hankali maran misaltuwa idansa kuwa sunyi jajir sbd tausayin gakuma wani irin sonta dayashigeshi farat daya


Maganar kawuce tadawo dashi indayakecewa

"Toyanxu mlm meye Abinyi   ?


Abinyi kanyanzu Arabata dashi tahanyar saduwa damijinta manda yarike addinishi dagaski kuma yakeda ilimi sosai tayanda zai iyatunkaran su Sosai ma ana yakareda dakuma kansa


Ajiyarzuciya kawu yasauke sannan yace "mlmfa nagaymaka bamusulmabace yanzunetakesan musulumta bawai arabata aure da aljaninba

  "Matuqar dai tanason musulunta tofa sedanada wani wanda zaitaimaketa yakuma ceto  rayuwarta daga halaqa dan wlh tabbas bazasubarta ta anshi musulinciba
Mlm neke wannan zance




*****  *****

Abangaren abida kuwa Allah Allah take takoma gida dansetagayama inna Abinda sadiq yamata   kawata qabila

Dasallama yashiga palo umma ce zaune itakadai tana kallo

Salamar umma ta amsa mata fuskarta daukeda murmushi

Qarasowatayi cikin palo kujeranda umma kezaune itamatazo tazauna

"Washhh Allah umman mu kekadai Agida sannu dafutawa

"Yawwa  yar umma kidawo lpy yakaratu

m.urmushitayi sannan    tace "lpy alhamdullahi umma ammafa nakwaso gajiya...





Muje zuwa



*Matar bash ce* 💦 *Talented writers forum*  💦


*had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu*

_domin samun littattafan mu shiga....

_To get access to talented novels check_

http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/

👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼

♥♥♥♥♥♥
     🖤 *SO* 🖤
💦 _Halitta ce_💦



® *Na*✍🏿
_yar Aljannah_💅
*_________________________________\_°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°*




     *dan kudaina katsemin hanzara Abinda nayi niya shina keyi so inkinga baZaki iya karantawaba wallahi babu dole* *aikin banza kawai*😡😡







        *54*📝








     Cikin sanyin murya Alhj Aminu yafara vata kalmar shahada



      Kamar yadda annabin mu yakoyar damu
Idan dayanmu zaimusulun ta

      Omiesha kam kasa karba tayi sakamakwon wa ni irin nauyi da maqoshinta yayi


     Kakarita ke amma takasa fadim kalmar

    Ganin haka yasa mlm Aminu sake maimai tamata

      Wannan karan kam wani irin yunquri tayi sanadiyar haka yasata zubewa yangurin tana kakari
    


         Cikin wani irin tashin hankali sadiq yayi kanta yana jijjigata Gameda

Kiran sunanta itakuwa batamasan yanayiba dangabadaya tafita hayyacinta

     Banda gurnani dafitarda kunfa Abakinta babu Abinda takeyi



    ALHAJI aminu neyadakatar da sadiq ganin yana qarqarin daukarta

   "Dakata sadiq Kyaleta Bari inkira malam umar makwafcina shizai iyagane matsalar

    Cikeda tashin hankali sadiq tace to Kawu wazekirasa?


       "Karka damu sadiq komai zaidai dai ta wannan bazaiwuce sharrin jinnuba kakwantar da hankalinka insha Allahu

    Yarunsa usman yakalla sanna yace "Usman Ayimin sallama da mlm umar dan Allah

     "Toh"yaceyafita

     "Omiesha Kam harlokacin tanakwance tanagurnani sadiq kuwa yakafeta da ido ga wani irin yanayi dayashiga tausayinta duk yacikashi

     Ahj aminu kuwa karatuyakeyi yana tofamata


     Sauran yaransa yakallah yacemasu "Amiru zaku iyatafiya zuwa ajima sekudawo ko
wanna yakira da Amiru yadukarda kansa qasa Alamr girma.wa yace


       toh Alhaji Atashi lpy Allah yabata lpy

"Amin Amin Suka amsa sanna sukakwashe litafnsu suka fita



    Usman kuwa    yartafiya         maidan      nisa  yayi    ya  isgidan       mlm   umar    Zauneyataran            da  Almajiransa           sunakaratu    shikuma yana cikingida wani babban Almajirinsa sukagaisadashi nanyake tanbayarsa ko mlm din yananan eh yacedashi Toh usman  yace dan Allah Akirashi toh yarun mlm dinyafada sannanyayi cikin gidan dankiran mlm


     Bayan yafito sukagaisa da usman sannan yagayama sa aiken Alhj Aminu babu bata lkc sukabi hanyar gidan Aminun



    Zaune suka taranda su sunyi jigum


    Kawune yakalle mlm umar yamiqamasa hannu suka gaisa cikin girmama juna


     Sadiq mayagaida shi Amutunce

Sanna kawu yayimasa baayanin komai  Anatse

Jijjiga kansa yayi sannan yace

" Allahu Akkubar Allah sarki lallai wannan sharrin junnune Yajuya yakalle alhj Aminu yace zan iya samin zam zam aminu


  




Kuyihakuri dawannan Anjima
zanyiwani💋🤝



09039227856🤝

Comments

Popular posts from this blog

ANCUCI HIJJABI BY FAYEEEEEEX M USMAN

ANCUCI🤦🏼‍♀HIJJABI _*TRUE*    *LIFE*   *STORY*_ ✏ _Writen by_ *fayeeeeex m usman* 💦💦 *Talented writers forum*  💦💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga.... _To get access to talented novels check_ http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/ 💚💙❤✨             💃🏼💃🏼💃🏼✨ 🍭🍡🥂✨ 💙💚❤ *zuri'a d'aya soyayyama guda d'ay~a karda kutam bay~a rabu da* _jun~abana mun~e wannanba❤y'an uwan jun~a soyayy_ *a had'uwar jin~i soyayyar zuciya ba ayimata magani💙wannan pg d'in nakune ku kad'ai my* _lovely family bani da kamarku har abada kuneni inbaku ni bakomai bace soyayyata agareku d'orarriyace tarihina daku_ *dauwamammeni bazaku ta6a i...

NADAMAR SOYAYYA

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 *BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM note dat wannan labarin ya faru ne da gaske ba kirkirarsa nayi ba , Allah yasa muyi aiki da darusan dake ciki musamman 'yan matan yanxu kuma wannan shine labari na farko da na rubuta based on true life story Allah ya bani ikon gamawa lafiya ameen* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *Baiwar Allah*: _Salam sister Reefat ya kike ya fama da jama'a_ *Reefat* _lafiya Alhamdllh sis ya kike_ *Baiwar Allah* _lafiya sai godiya, don Allah tarihin rayuwata nake son na baki Ki rubuta_ *Reefat* _OK ba damuwa Allah yasa mu dace_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai amma don Allah Ki boye sunana da sunan garin mu , ina son labarina ya zamto darasi ga sauran al'umma_ *Reefat* _ba komai insha Allah, Allah ya shige mana gaba_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai da karamci_ *Kada...

Nadamar soyayya

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 💦 *Talented writers forum*  💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga...👇🏻👇🏻👇🏻 _To get access to talented novels check_👇🏻👇🏻👇🏻 http://talentedwrittersnovel.blogspot.com _dedicated to *Zaleefah S Nalado*_my kwalliyas😘😘 *5&6* Da gudu khairat ta shiga dakin har sai da tasa ummi ta tsorata tayi tunanin ko wani abun ne ya faru.. "Khairat lafiya kike gudu haka?" Ummi tace cike da fargaba. "Bakomai wallahi ummi sai alkhairi" khairat ta ba ummi amsa cikin fara'a. "Toh alhamdulillahi wlh har hankalina ya tashi na dauka wani abun ne ya faru kike irin wannan gudun haka kuma wai kha...