Skip to main content

ZAFIN KISHI BY HUSNA_MB

0/30,1:50PM]***
11/7/2017.

        10:30PM

'''ZAFIN KISHI''

@WRITED BY@*
@husnah mb@*

@EDITED BY@*
@TEEMAH JALO@*

01.

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM.

Cikin wani yanayi ta tsinci kanta aciki jin abunda ya fada shiru tayi jim kadan sannan tace masa yanxu inkamin haka kamin Adalci kenam, wani nunfashi yaja sannan yace ni banga abun rashin Adalci acikin wannan maganan bah Khadija. Da nace zan kara aure bafa ce miki nayi xamu rabu dake ba dahar xaki daga hankalinki ki kwantar da hankalinki karki dauki abunda nayi niyyan yi a matsayin rashin yin adalci kuma bawai dan bana sonki bane yasa zan kara aure xanyi hakanne kawai dan ubangiji Allah ne ya umurcemu da muyi hakan dago kai tayi ta dubi inda yake tanamai kallon kare dangi To kasani ka hura wutar da baxaka taba iya kashewa ba 'a gidannan, baice mata kala ba yabi bayanta ya wuce.
  bai tsaya ko inaba sai inda ake Ajiye  motoci matse key din dake hannunsa yayi sannan ya shige motan fincikan motan yayi dakaga yadda yaja mota kasan ransa a bace yake bai tsaya ko inaba sai office xama yayi kan chair dake cikin office din sannan ya dauko wayan dake Aljihunsa number bala ya dannawa kira kaxo ka sameni a office bai jira amsan daxai bashi ba kawai ya katse cikn minti 2 zuwa 3 sai yaji an murda kofah dagowa yayi don ganin wayene bala ne ya shigo jiki a sanyaye yace gani Alhj yauwa dama inaso na sanar dakai ne duk wanda yaxo nemana kace masa yau baxan samu ganin mutane ba su dawo gobe domin banajin dadi To Alhj! nan ya wuce abunsa

ZAFIN KISHI

02

Haka ya yini a office cikin rashin jin dadin abunda khadija ta masa khadija wata irin matane Shikam dai gsky baiyi dacen mata ta gari ba kwata kwata bata ragawa kowa dagashi har yan uwansa babu wanda ta bari ni kaina nasan khadija batada kirki ko kadan amma na rasa meyasa na kasa daukan mataki akan abunda takemin dagani har iyayena amma insha Allahu karshe abun yaxo tunda Allah ya hadani da mace ta gari jin ringim din da wayansa yakeyi ne ya tsundumo dashi cikin duniyar tunanin daya shiga zarota yayi a Aljihu dan ganin waye ke kiransa MANAL ya gani nan ya sake wata yar karamar murmushi wadda take kara fito da kyaunsa dagawa yayi sannan ya manna wayan a kunnensa, shiru yayi domin jin abunda zatace wata sanyayyen murya yaji ance Assalamu Alaiku ya amsa da Wa'alaiku mussalam lfy kuwah bby yinin yau banga kiranka ba shiru yayi kadan sannan yace wlh Manal banajin dadine Subhanallah Ayya wlh bansani ba ai dama tunda naga baka nemeni ba nasan dole akwai wani abu To yanxu dai ya jikin da sauki to Allah ya kara sauki Ameen nan ta katse wayar daga kai yayi don kallon agogo karfe 5:30 ya gani nan ya tashi ya dauki jakarsa jiki babu kwari ya nufi parking space bude gaban motan yayi ya jefah yar jakar dake hannunsa xagayawa yayi ta baya ya shige gaban motan yadda ya fincoki motan daka gani kasan ba lafiya bah bai tsaya ko inaba sai gida inda ya packing motan a packing spac dake gefen gidan ya nufi side dinsa motsin da khadija ta jiyone yasa ta fito ganin Aliyu ne yasa ta danna uban tsaki ta shige ciki bayanta yabi baice mata kala ba ya shige dakinsa ajiye jakar dake hannunsa yayi ya fada bandaki alwala ya daura ya fito darduman dake gefen gadonsa ya dauko shimfidawa yayi, domin yin sallan magrib.

Comments

Popular posts from this blog

ANCUCI HIJJABI BY FAYEEEEEEX M USMAN

ANCUCI🤦🏼‍♀HIJJABI _*TRUE*    *LIFE*   *STORY*_ ✏ _Writen by_ *fayeeeeex m usman* 💦💦 *Talented writers forum*  💦💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga.... _To get access to talented novels check_ http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/ 💚💙❤✨             💃🏼💃🏼💃🏼✨ 🍭🍡🥂✨ 💙💚❤ *zuri'a d'aya soyayyama guda d'ay~a karda kutam bay~a rabu da* _jun~abana mun~e wannanba❤y'an uwan jun~a soyayy_ *a had'uwar jin~i soyayyar zuciya ba ayimata magani💙wannan pg d'in nakune ku kad'ai my* _lovely family bani da kamarku har abada kuneni inbaku ni bakomai bace soyayyata agareku d'orarriyace tarihina daku_ *dauwamammeni bazaku ta6a i...

NADAMAR SOYAYYA

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 *BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM note dat wannan labarin ya faru ne da gaske ba kirkirarsa nayi ba , Allah yasa muyi aiki da darusan dake ciki musamman 'yan matan yanxu kuma wannan shine labari na farko da na rubuta based on true life story Allah ya bani ikon gamawa lafiya ameen* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *Baiwar Allah*: _Salam sister Reefat ya kike ya fama da jama'a_ *Reefat* _lafiya Alhamdllh sis ya kike_ *Baiwar Allah* _lafiya sai godiya, don Allah tarihin rayuwata nake son na baki Ki rubuta_ *Reefat* _OK ba damuwa Allah yasa mu dace_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai amma don Allah Ki boye sunana da sunan garin mu , ina son labarina ya zamto darasi ga sauran al'umma_ *Reefat* _ba komai insha Allah, Allah ya shige mana gaba_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai da karamci_ *Kada...

Nadamar soyayya

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 💦 *Talented writers forum*  💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga...👇🏻👇🏻👇🏻 _To get access to talented novels check_👇🏻👇🏻👇🏻 http://talentedwrittersnovel.blogspot.com _dedicated to *Zaleefah S Nalado*_my kwalliyas😘😘 *5&6* Da gudu khairat ta shiga dakin har sai da tasa ummi ta tsorata tayi tunanin ko wani abun ne ya faru.. "Khairat lafiya kike gudu haka?" Ummi tace cike da fargaba. "Bakomai wallahi ummi sai alkhairi" khairat ta ba ummi amsa cikin fara'a. "Toh alhamdulillahi wlh har hankalina ya tashi na dauka wani abun ne ya faru kike irin wannan gudun haka kuma wai kha...