Skip to main content

ZAFIN KISHI BY HUSNA_MB

*5:00pm*

*'"ZAFIN KISHI'"*

*WRITED BY*
*husnah mb*

  *EDITED BY*
*TEEMAH JALO*

*38.*

Tafiya Aliyu yakeyi a hankali suna tafiya suna hirarsu irinta masoya

********

Cikin gida Aliyu yayi parking din motarsa mamie da dady suka samu zaune a falo suna kallo kasa suka zube suka kwashi gaisuwa gun mamie da dady

Hira Aliyu sukayi sosai da mamie da dady ita dai manal sai murmushi kawai kunya ta hanata cewa komai.

Mamie ne tace manal tashi ki shiga kannen nakin suna ciki koh naga kin kasa sakewa.
Nasan su dinma basu jiyo muryanku bane da kin gansu.. Tashi tayi duk dama batasan inane dakin su faty bah
Mamie ne tace to ka tashi ka rakata mana kasan dai batasan dakin nasun ba koh murmushi yayi ya tashi yana gaba tana biye dashi a baya dakin su faty suka nufah

Muryan Aliyu faty ta jiyo yana sallama da gudu ta taho tayi hugging dinsa ita dai manal tsayawa tayi tana kallon ikon Allah
Aliyu ne yace kedai bazaki girma ba koh dariya faty tayi tace haba yaya wlh nayi missing dinka daxunnan fah muke tadinka nida su hanan ita duk tsabar murna da takeyi ba bataga kawar tatan ba saida ta daga kai sukayi ido biyu da manal da sauri taje ta rungumeta
Allah sarki friendy wlh ban ganki bah shys manal ne tace ina xaki ganni kina murna kinga yayanki abun nakin bason kai bane dariya faty tayi tace nidai amin afuwa kama hannunta tayi sukaje suka zauna
Hanan da Aisha ne suka gaisheta Amsawa tayi tana tsokanan Aisha kekam keda Addanki kunki zuwa gidana koh
Murmushi Aisha tayi tace wlh dazu muke cewa xamuzo next week
Allah kawoku manal tace
Aliyu kam tafiya yayi ya barsu gun mamie yaje sukasha hiransu itama manal sukata hira da faty

1hr later mamie ne ta umurci Aliyu da yaje dakin su faty ya kira mata manal
Mamie ne tace

Manal inace dai baya Matsamiki?

Satan kallonta Aliyu yayi tayi murmushi

''A,a wlh mamie lafiya qlau muke zaune. Mamie tayi murmushi sannan tace to haka nakeson ji inason kiyi hakuri nasan kinayi ki dada akan wanda kikeyi ku zauna da khadija lafiya duk da nasan halin khadija me xama da ita saiyayi hakuri sabida bata dadi ko kadqn Amma ke kinada hankali karki biye mata akan duk wani abunda xaki gani ki kuma kauda kanki ki zauna da mijinki lafiya kinji koh

daga mata kai tayi alaman eh
   '"Allah yayi miki Albarka
Ameen tace na gode mamie
Sallama sukayiwa mamie faty dasu hanan ne suka rakosu har bakin mota.
A hanya suka tsaya suka sayi Choculate da ice cream dama manal uwar son zakii
A haka suka isah gida dakin Khadija Aliyu ya shiga kwance ya sameta kan gado leda ya mika mata ya mata saida safe...

dakinshi ya nufa wanka yayi ya zauna a falo yana dannan laptop

Manal tayi wanka tayi kyau sosai cikin kananan kaya riga da wando tayi parking gashinta da pink din ribbon dama rigan natan pink ce wandon kuma 3qtr light makeup tayi ta fashe jikinta da body spray humra ta dauka nanma ta shafa wani turare naga ta dauko tana gogawa a bayan kunnenta nidai cewa nayi manya kenam komai nasu dabanne
Tsayawa tayi gaban madubi tana kallon kanta murmushi tayi
Wadrobe ta bude ta dauki hijab ta saka sannan ta fice zuwa falon Aliyu...

Drop ur comment love u all😘😘


Muje zuwa..........😉

*Whatsapp no*
08109990994

Comments

Popular posts from this blog

ANCUCI HIJJABI BY FAYEEEEEEX M USMAN

ANCUCI🤦🏼‍♀HIJJABI _*TRUE*    *LIFE*   *STORY*_ ✏ _Writen by_ *fayeeeeex m usman* 💦💦 *Talented writers forum*  💦💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga.... _To get access to talented novels check_ http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/ 💚💙❤✨             💃🏼💃🏼💃🏼✨ 🍭🍡🥂✨ 💙💚❤ *zuri'a d'aya soyayyama guda d'ay~a karda kutam bay~a rabu da* _jun~abana mun~e wannanba❤y'an uwan jun~a soyayy_ *a had'uwar jin~i soyayyar zuciya ba ayimata magani💙wannan pg d'in nakune ku kad'ai my* _lovely family bani da kamarku har abada kuneni inbaku ni bakomai bace soyayyata agareku d'orarriyace tarihina daku_ *dauwamammeni bazaku ta6a i...

NADAMAR SOYAYYA

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 *BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM note dat wannan labarin ya faru ne da gaske ba kirkirarsa nayi ba , Allah yasa muyi aiki da darusan dake ciki musamman 'yan matan yanxu kuma wannan shine labari na farko da na rubuta based on true life story Allah ya bani ikon gamawa lafiya ameen* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *Baiwar Allah*: _Salam sister Reefat ya kike ya fama da jama'a_ *Reefat* _lafiya Alhamdllh sis ya kike_ *Baiwar Allah* _lafiya sai godiya, don Allah tarihin rayuwata nake son na baki Ki rubuta_ *Reefat* _OK ba damuwa Allah yasa mu dace_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai amma don Allah Ki boye sunana da sunan garin mu , ina son labarina ya zamto darasi ga sauran al'umma_ *Reefat* _ba komai insha Allah, Allah ya shige mana gaba_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai da karamci_ *Kada...

Nadamar soyayya

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 💦 *Talented writers forum*  💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga...👇🏻👇🏻👇🏻 _To get access to talented novels check_👇🏻👇🏻👇🏻 http://talentedwrittersnovel.blogspot.com _dedicated to *Zaleefah S Nalado*_my kwalliyas😘😘 *5&6* Da gudu khairat ta shiga dakin har sai da tasa ummi ta tsorata tayi tunanin ko wani abun ne ya faru.. "Khairat lafiya kike gudu haka?" Ummi tace cike da fargaba. "Bakomai wallahi ummi sai alkhairi" khairat ta ba ummi amsa cikin fara'a. "Toh alhamdulillahi wlh har hankalina ya tashi na dauka wani abun ne ya faru kike irin wannan gudun haka kuma wai kha...