Skip to main content

JIRGIN SO NA RUKAYYAT CE

✈✈✈JIRGIN JIRGIN ✈✈

       🎯4🎯

💦TALENTED WRITTERS FORUM 💦

©NA RUKAYYAT CE


~WANNAN~ ~KENAN~

Dago kaina nayi na kalla yaya alamin dake ta driving  din shi hankali  kwance

Kwatancen gidan su zainab  na  cigaba  dayi  mai.
A gaban gidan su zee  yaya alamin  Ya sauke ni.
Dubana yayi yace' yashhe  zata zo a dauke ki  sai in turo a zo daukan ki '

'Yaya alamin  bayan magrib  yayi'

' toh shekanan'  sannan yaya alamin yaja motarsa  Ya yi gaba.

Gaban gate din gidan na tsaya na kwankwasa gate din mai gadin gidan  ne  ya bude  mun kofa.

'ah kece? '

ehh  nace  masa sannan nace zainab  na gida ne  ko
' Ehh tana ciki bata dade da dawo ba' Shiga gidan nayi  tare da sallama. maman su zee na gani a zaune a kan kujeran  a parlour din.

Amsa sallam tayi.
'Ina wuni Mama '
' Lfy lau yau kece a gidan namu '
' Wlh Mama  da yake karatu Ya buye ni'
'Allah Sarki  zainab din tana dakin ta '
"Toh mama' Hawa sama nayi na shiga dakin zainab hango ta nayi kan gado tana danna waya

"sarkin chatn kina nan kinayi ko?"
Juwo  wa tayi tace  "ah sai yanzu zaki zo".
Bayan ance yanzu kika dawo
Wallahi kuwa naje shoprite ne fa umma ta aike ni

Toh mi kika sayo mana

Bbu komi sai story in baki lbr wani handsome guy na samu
shegiya kin bani ke sai shegen son soyyaya amma ba aure kika tashi yi ba

zee dariya tayi sannan tace "ke bazaki gane ba da za a aurar da ni yenzu dana ji dadi kinsan su daddy sunce sai na fara university na shiha 200lv kafin nayi aure ."

"kin ma ban dariya ai gara ki fara kin fa san halin maza da ya ga mace bata waye ba sai ki ga bayan anyi auren ya fara raina ta".
hehhe aysha kenan haka dai kika gani amma abar zancen yenzu.

toh hajiya zee ya jiran waec

kedai bari hanji na nan na kadwa Allah dai ya sa mu samu abin da muke nema

amin zee zee.

nan mukaci gaba da hiran makaranta da irin rayuwar da zamuyi a university dayake Abu zaria duk muka sa a first choice din mu .

bayan sallah din magrib ne yaya alamin ya aiko da driver din mu ya zo daukana.

zainab ta rako ni har bakin mota bayan munyi sallama da mamanta .
kallon ta nayi" sai yaushe ke zaki zo gidan mu tunda yau nazo."
"hmm sai bayn yaya saeed ya dawo kinsan ya kusan dawo wa next week zai dawo in ya dwo sai muzo mugaida abba  tare dashi."

"miya hada tafiyan ki da nashi ke dai wen zaki zo."

"Allah haka umma tace tace in bari sai ya dawo."
"toh Allah kaimu ya gama karatun kenan"
"ehh yagama dad ma Chan yaje uk din sunyi graduation jiya.dga chan zasu wuce saudia suyi 1week sai su dawo gida"

"toh Allah ya kaimu tym din'
"ameen Esha"

shiga mota nayi bayan mun yi sallama sannan mallan salisu (driver dinmu) yaja mota muka kama hanyan sun city
da isar mu gida na shiga part din mamana naga nata palour dakin ta na zarce ngan ta zaune kan sallaya .

"mama na dawo duk na gaji yau wlh"
"ai dole ya  hajiya hadizan (maman zainab dayake kawar mama ce) tana nan tama ce in gaida ki."
'toh ina ansawa'
'kinci abinci ne achan"

aa dayake tym dana tawo basu gama ba

"toh kije kiyi sallah sai kije kici abincin babban ku ya dawo yana neman ki'

'toh bari inyi sallah din sai inje in gaida shi.'

'toh' mama tce

tashi nayi na shiga dakina wanda akayu decorating da pink na zauna kan gado tare da cewa home sweet home.

na cire dan kwalin kaina sannan na shiga toilet nayi wanka sannan na yi alwala .na fito na yi sallah sannan na shirya cikin wani after dress .

na yafa gyelen kayan sannan na fita zuwa side din baba chan na tadda shi zaune shi da ya alamin da yaya musa zama nayi na gaida su sannan na zauna

baba ya dube ni sannan yace yar gidana an dawo

eh abba ban dade da dawo waba

toh yar gidana Allah miki albarka Allah ya muku albarka dukan ku

amsa wa mukayi da amin sannan nayi masa sai da safe na tashi na koma side din mama na je gun dinning table na zuba abinci sannan na zauna naci a zuciya na inace wa kai gaskya gidan mu akwai iya abinci.

sannan na kai plate din kitchen bayan na gama nashi ga dakin mama nayi mata sai da safe sannan tasamin albarka.

daki na na shiga na chanzakaya nasa na bacci sannan na yi brush na kwanta bayan nayi aduaan kwanciya bacci












NA RUKAYYAT CE🖌

Comments

Popular posts from this blog

ANCUCI HIJJABI BY FAYEEEEEEX M USMAN

ANCUCI🤦🏼‍♀HIJJABI _*TRUE*    *LIFE*   *STORY*_ ✏ _Writen by_ *fayeeeeex m usman* 💦💦 *Talented writers forum*  💦💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga.... _To get access to talented novels check_ http://talentedwrittersnovel.blogspot.com/ 💚💙❤✨             💃🏼💃🏼💃🏼✨ 🍭🍡🥂✨ 💙💚❤ *zuri'a d'aya soyayyama guda d'ay~a karda kutam bay~a rabu da* _jun~abana mun~e wannanba❤y'an uwan jun~a soyayy_ *a had'uwar jin~i soyayyar zuciya ba ayimata magani💙wannan pg d'in nakune ku kad'ai my* _lovely family bani da kamarku har abada kuneni inbaku ni bakomai bace soyayyata agareku d'orarriyace tarihina daku_ *dauwamammeni bazaku ta6a i...

NADAMAR SOYAYYA

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 *BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM note dat wannan labarin ya faru ne da gaske ba kirkirarsa nayi ba , Allah yasa muyi aiki da darusan dake ciki musamman 'yan matan yanxu kuma wannan shine labari na farko da na rubuta based on true life story Allah ya bani ikon gamawa lafiya ameen* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *Baiwar Allah*: _Salam sister Reefat ya kike ya fama da jama'a_ *Reefat* _lafiya Alhamdllh sis ya kike_ *Baiwar Allah* _lafiya sai godiya, don Allah tarihin rayuwata nake son na baki Ki rubuta_ *Reefat* _OK ba damuwa Allah yasa mu dace_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai amma don Allah Ki boye sunana da sunan garin mu , ina son labarina ya zamto darasi ga sauran al'umma_ *Reefat* _ba komai insha Allah, Allah ya shige mana gaba_ *Baiwar Allah* _ameen nagode sosai da karamci_ *Kada...

Nadamar soyayya

💞 *Nadamar Soyayya*💞 ( a true life story) 🖊by *_Reefat Yahya_*💞 💦 *Talented writers forum*  💦 *had'in kanmu abin alfaharinmu🤝kungiya d'aya tamkar da dubu* _domin samun littattafan mu shiga...👇🏻👇🏻👇🏻 _To get access to talented novels check_👇🏻👇🏻👇🏻 http://talentedwrittersnovel.blogspot.com _dedicated to *Zaleefah S Nalado*_my kwalliyas😘😘 *5&6* Da gudu khairat ta shiga dakin har sai da tasa ummi ta tsorata tayi tunanin ko wani abun ne ya faru.. "Khairat lafiya kike gudu haka?" Ummi tace cike da fargaba. "Bakomai wallahi ummi sai alkhairi" khairat ta ba ummi amsa cikin fara'a. "Toh alhamdulillahi wlh har hankalina ya tashi na dauka wani abun ne ya faru kike irin wannan gudun haka kuma wai kha...